Haqiqa nayibababn rashi kece maibani mafita aduk lokacin danashiga rudu, kece maikama hannuna kisani farinciki,alqawari nadauka bazantaba mantakiba acikin sujadata,yau garanarki, yaugani acikin halindake zakiban mafita Amman baki gidan duniyar, ayau dinnan nayikewarki fiyeda wacce nayi ta tsawon shekara 2,inatsananin qaunar sonxama dake Amman Allah yakarbi abunsa.... innamantaki arayuwar Duniya tabbas naxama butulu.... Allah yagafarta muki alfarmar wannan ranar Allah yasa kabarinki yakasance daga dausayin aljannah Ameen Ga bayanin cikin hotuna Read more
No comments:
Post a Comment