Tambayoyi Hudu Da Dan Aljanna Kadai Ya San Amsarsu - arewavid

Breaking

Social Media Widget

BANNER 728X90

Thursday 5 April 2018

Tambayoyi Hudu Da Dan Aljanna Kadai Ya San Amsarsu

Annabi (SAW) Ya ce idan mutum ya mutu, Mala’iku biyu za su zo masa sannan su masa tambayoyi hudu a ‘Kabarinsa.

Wadannan tambayoyi sune:

1) Waye Mahaliccinka?

Amsa: ALLAH.

2) Menene addininka?

Amsa: Addini na shine Musulunci
3) Me zaka ce akan wannan da
aka aiko muku?

mad, Manzon Allah
4) Menene ilminka?

Amsa: Na karanta littafin Allah,
kuma na yi imani da shi.

Annabi (SAW) Yace duk wanda ya
amsa ko ta amsa tambayoyin nan
dai dai a ‘Kabari, za a rubuta
sunansa/ta a cikin “ILLIYUN”
wanda shine register ta sunayen
‘yan Aljannah.

(Abu Daud, 4753;
Ahmad, 18063; Saheehul’Jamiy,
1676)

Yaa Allah ka ba mu ikon amsawa
daidai da shiga wannan rajista
mai daraja. Amin.

Sheikh Isah Ali Pantami.

No comments:

Post a Comment